Fatima bint Asad | |
---|---|
Rayuwa | |
Haihuwa | Hijaz, 568 |
Mutuwa | Madinah, 625 (Gregorian) |
Makwanci | Madinah |
Ƴan uwa | |
Mahaifi | Asad ibn Hashim |
Mahaifiya | Fatima bint Qays |
Abokiyar zama | Abu Talib ibn ‘Abd al-Muttalib (en) |
Yara | |
Karatu | |
Harsuna | Larabci |
Sana'a |
Wannan mukalar bata da Reference (Manazarta) ko daya, ka taimaka ta hanyar samar da Manazarta daga littafi ko yanar gizo, duba wannan shafin domin samun masaniya akan yanda zaka samar da Reference (Manazarta) a cikin wannan mukalar.
. |
Fatima Bin Asad bin Hashim Bint Abd Manāf (Da Larabci: فاطمة بنت أسد بن هاشم بن عبدمناف ) Ita ce mahaifiyar Imam 'Ali (AS) kuma matar Abu Talib. Fatima Bin Asad ita ce mace ta biyu, da ta musulunta. Akwai ruwayoyi daga Annabi (SAW) ga me da ita wadanda su ke nuna girman matsayin ta, Fatima Bin Asad. Kabarinta ya na cikin maƙabartar Baƙi'.
Fatima Bint Asad Ƴar ƙabilar Bani Hashim ce. Masana tarihin rayuwarta sun rubuta zuriyarta a matsayin Fatima Bint Asad Bn Hashim Bn Abd Manaf. Ta girma a Makka kuma ta auri Abu Talib. Bayan bayyanar Musulunci ta yi hijira zuwa Madina, in da ta rasu. ita ce mace Bahashimiya ta farko da ɗanta ya zama halifan musulmi.
Wasu Ruwayoyi da hadisai da dama da ba su da inganci sun nuna cewa Fatima Bint Asad ba ta musulunta ba a lokacin rayuwarta, Yawancin Ruwayoyin Tarihin Musulunci sun yi watsi da Wannan da'awar. ta musulunta a Makka, sannan ta yi hijira zuwa Madina.